Biblia Todo Logo
အွန်လိုင်း သမ္မာကျမ်းစာ

- ကြော်ငြာတွေ -




Ayuba 18:17 - Littafi Mai Tsarki

17 Sunansa ya ƙare a gida da a jeji, Ba wanda yake ƙara tunawa da shi.

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ

Sabon Rai Don Kowa 2020

17 An manta da shi a duniya; ba wanda yake ƙara tunawa da shi.

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ




Ayuba 18:17
13 ပူးပေါင်းရင်းမြစ်များ  

Tunawa da mutumin kirki albarka ce, amma nan da nan za a manta da mugaye.


Amma yana ƙin masu aikata mugunta, Saboda haka har mutanensu sukan manta da su.


Ka sa dukan zuriyarsa su mutu, Har a manta da sunansa a tsara mai zuwa.


Amma Allah zai fizge mugaye daga ƙasar, ya kuma tumɓuke masu zunubi kamar yadda ake tumɓuke shuke-shuke daga ƙasa.


Suna cewa, “Ku zo, mu hallakar da al'ummarsu, Don a manta da Isra'ila har abada!”


Karin maganarku da muhawararku ba su da ƙarfi ƙwarai.


Ba wanda zai tuna da shi, mahaifiyarsa ma ba za ta lura da shi ba. Tsutotsi sukan ci shi su hallaka shi sarai. Za a sare mugunta kamar itace.


Ka tuna da zunubansu kullayaumin, ya Ubangiji, Amma su kansu a manta da su ɗungum!


Ubangiji ya riga ya yi umarni a kanka cewa, “Sunanka ba zai ci gaba ba, Zan farfashe sassaƙaƙƙun siffofi Da siffofi na zubi daga gidan gumakanka. Zan shirya maka kabari, gama kai rainanne ne.”


An hallaka abokan gābanmu har abada, Ka lalatar da biranensu, An kuma manta da su sarai.


Magabtana suna mugayen maganganu a kaina, Suna cewa, “Yaushe ne zai mutu a manta da shi?”


Ba za a binne ka kamar sauran sarakuna ba, saboda ka lalata da ƙasarka, ka karkashe mutanenka. Daga cikin mugayen iyalinka ba wanda zai ragu.


Yanzu kuwa sun mutu, ba za su ƙara rayuwa ba, Kurwarsu ba za ta tashi ba, Domin ka hukunta su, ka hallaka su. Ba wanda zai ƙara tunawa da su.


ကြှနျုပျတို့နောကျလိုကျပါ:

ကြော်ငြာတွေ


ကြော်ငြာတွေ