Biblia Todo Logo
အွန်လိုင်း သမ္မာကျမ်းစာ

- ကြော်ငြာတွေ -




Ayuba 16:20 - Littafi Mai Tsarki

20 Ina so Allah ya ga hawayena, Ya kuma ji addu'ata.

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ

Sabon Rai Don Kowa 2020

20 Shi mai yin roƙo a madadina abokina ne yayinda nake kuka ga Allah;

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ




Ayuba 16:20
15 ပူးပေါင်းရင်းမြစ်များ  

Almasihu, a lokacin zamansa a duniya, ya yi addu'o'i da roƙe-roƙe, tare da kuka mai tsanani, har da hawaye, ga wannan da yake da ikon cetonsa daga mutuwa, aka kuwa saurare shi saboda tsananin miƙa kansa.


Na kawo masa dukan koke-kokena, Na faɗa masa dukan wahalaina.


Suna ƙina ko da yake ina ƙaunarsu, Har ina yi musu addu'a.


Na lura da yadda mutane suke yi mini mummunar ba'a.


In da a ce a matsayina kake, ni kuma ina a naka, Ina iya faɗar duk abin da kake faɗa yanzu. Da sai in kaɗa kaina da hikima, In dulmuyar da kai a cikin rigyawar maganganu.


Ka gajiyar da ni, ya Allah, Ka shafe iyalina.


Na yi ta kuka har fuskata ta zama ja wur, Idanuna kuma suka yi luhuluhu.


“Ina so wanda zai yi roƙo ga Allah domina, Kamar yadda mutum yakan yi roƙo domin abokinsa.


Baƙin cikina ya kusa makantar da ni, Hannuwana da ƙafafuna sun rame, sun zama kamar kyauro.


“'Yan'uwana sun yashe ni, Na zama baƙo ga idon sanina.


“Ka tuna da ni yanzu, ya Ubangiji, ina roƙonka, da yadda na yi tafiya a gabanka da aminci, da zuciya ɗaya, na aikata abin da yake mai kyau a gabanka.” Sai ya yi ta rusa kuka.


Da ma na san inda zan same shi, In kuma san yadda zan kai wurinsa,


ကြှနျုပျတို့နောကျလိုကျပါ:

ကြော်ငြာတွေ


ကြော်ငြာတွေ