1 Ayuba ya yi magana.
1 Sai Ayuba ya amsa,
Waɗannan su ne irin mutanen da suke shirya tarzoma, su aikata mugunta. Kullum zuciyarsu cike take da ruɗarwa.”
“Ai, na taɓa jin magana irin wannan, Ta'aziyyar da kake yi azaba ce kawai.
Ya ce, “Ya Ubangiji, ka la'anci ranan nan da aka haife ni.