Biblia Todo Logo
အွန်လိုင်း သမ္မာကျမ်းစာ

- ကြော်ငြာတွေ -




Ayuba 14:21 - Littafi Mai Tsarki

21 'Ya'yansa maza za su sami girma, amma sam, ba zai sani ba, Sam, ba wanda zai faɗa masa sa'ad da aka kunyatar da su.

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ

Sabon Rai Don Kowa 2020

21 Ko an martaba ’ya’yansa maza, ba zai sani ba; Ko an wulaƙanta su, ba zai gani ba.

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ




Ayuba 14:21
10 ပူးပေါင်းရင်းမြစ်များ  

Hakika rayayyu sun san za su mutu, amma matattu ba su san kome ba. Ba su da wani sauran lada nan gaba, an manta da su ke nan sam.


Kai ne Ubanmu. Ko kakanninmu, wato su Ibrahim da Yakubu, ba za su iya taimakonmu ba, amma kai, ya Ubangiji, kai ne Ubanmu. Kai ne Mai Fansarmu a koyaushe.


Bai kuma fi inuwa ba! Duk abin da yake yi banza ne, Yakan tara dukiya, amma bai san wanda zai more ta ba!


Tana bakin mutuwa, matan kuwa da take taimakonta suka ce mata, “Ki yi ƙarfin hali, gama kin haifi ɗa namiji.” Amma ba ta amsa ba, ba ta kuma kula ba.


Ciwon jikinsa da ɓacin zuciyarsa kaɗai yake ji.”


Mugun mutum yakan ci nasara ɗan lokaci, Daga nan sai ya yi yaushi kamar tsiro, Ya yi yaushi kamar karan dawa da aka yanke.


Ta sani akwai riba a cikin kasuwancinta. Fitilarta na ci dare farai.


Bayan rasuwar mutum, Ruwansa ne ya sani ko 'ya'yansa suna jin daɗi?


ကြှနျုပျတို့နောကျလိုကျပါ:

ကြော်ငြာတွေ


ကြော်ငြာတွေ