6 “Ku saurara mini, zan faɗi ƙarata.
6 Ku ji gardamata yanzu; ku ji roƙon da zai fito daga bakina.
“Ku mutane masu hikima, ku ji maganata, Ku kasa kunne ga abin da zan faɗa, ku masana.
Da Yotam ya ji wannan sai ya tafi, ya tsaya a kan Dutsen Gerizim, da babbar murya, ya ce musu, “Ku kasa kunne gare ni ku mutanen Shekem, domin kuma Allah ya kasa kunne gare ku!
Kada ku faɗi kome, Wani sai ya ce kuna da hikima!
Me ya sa kuke yin ƙarya? Kuna tsammani ƙarairayinku za su taimaki Allah?
Sai a saurari bayanin da zan yi.