18 A shirye nake in faɗi ƙarata, Domin na sani ina da gaskiya.
18 Yanzu da na shirya ƙarata, na san za a ce ba ni da laifi.
Da zan kai ƙarata a gare shi, in faɗa masa duk muhawarata, in kāre kaina ne.
Fariyarmu ke nan, lamirinmu yana ba da shaida, cewa mun yi zaman tsarki a duniya da zuciya ɗaya, tsakani da Allah, tun ba ma a gare ku ba, ba bisa ga wayo irin na ɗan adam ba, sai dai bisa ga alherin Allah.
“Bari mu tafi ɗakin shari'a, ku kawo ƙararrakinku. Ku gabatar da matsalarku don a tabbatar kuna da gaskiya!
“Ina so wanda zai yi roƙo ga Allah domina, Kamar yadda mutum yakan yi roƙo domin abokinsa.
Ni ba ni da laifin kome, amintacce ne ni, A kunne sai a ji kalmomina kamar na marar gaskiya ne. Kowane abu da na fāɗa, kā da ni yake yi.
Kai, kun zaƙe, ku daina aikata rashin adalci, Kada ku sa mini laifi, nake da gaskiya.
Ba ni da laifin kome, amma ba na ƙara damuwa. Na gaji da rayuwa.
Ka sani, ba ni da laifi, Ka kuma sani, ba wanda zai cece ni daga gare ka.
Har abokaina ma, suna ta yi mini dariya yanzu, Suna ta dariya ko da yake ni adali ne marar laifi, Amma akwai lokacin da Allah ya amsa addu'o'ina.
Sai a saurari bayanin da zan yi.
Ina riƙe da adalci kam, ba kuwa zan sake shi ba, Zuciyata ba ta zarge ko ɗaya daga cikin kwanakin raina ba.
Mutanen nan uku sun daina ba Ayuba amsa, saboda yana ganin kansa adali ne.
Ka ce kai tsattsarka ne, ba ka da laifi, Kai tsabtatacce ne, ba ka da wata ƙazanta.
Gama Ayuba ya ce, ‘Ni marar laifi ne, Amma Allah ya ƙwace mini halaliyata.