1 Zofar ya amsa.
1 Sa’an nan Zofar mutumin Na’ama ya amsa,
Sa'ad da uku daga cikin abokan Ayuba, wato Elifaz daga birnin Teman, da Bildad daga ƙasar Shuwa, da Zofar daga ƙasar Na'ama, suka ji labarin irin yawan wahalar da Ayuba yake sha, sai suka kama hanya suka tafi su ziyarce shi, su ta'azantar da shi.
Zofar ya amsa.
Ƙasa mai duhu, da inuwoyi da ɗimuwa Inda ko haske ma kansa duhu ne.”
“Ba wanda zai amsa dukan wannan surutu? Yawan magana yakan sa mutum ya zama daidai?