2 Tarihi 33:9 - Littafi Mai Tsarki9 Ta haka kuwa Manassa ya lalatar da Yahuza da mazaunan Urushalima. Suka aikata muguntar da ta fi ta al'umman da Ubangiji ya hallaka a gaban jama'ar Isra'ila. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20209 Amma Manasse ya sa Yahuda da mutanen Urushalima suka kauce, har suka aikata mugunta fiye da al’umman da Ubangiji ya hallaka a gaban Isra’ilawa. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |