2 Tarihi 30:16 - Littafi Mai Tsarki16 Sai suka ɗauki matsayinsu wanda aka ayyana bisa ga dokar Musa, mutumin Allah, firistocin suka yarfa jinin da suka karɓa daga hannun Lawiyawa. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202016 Sa’an nan suka ɗauki matsayinsu na kullum yadda yake a Dokar Musa mutumin Allah. Firistoci suka yayyafa jinin da Lawiyawa suka ba su. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |