2 Tarihi 26:5 - Littafi Mai Tsarki5 Ya mai da hankalinsa ga bin Ubangiji a kwanakin Zakariya, wanda ya koya masa tsoron Allah. Dukan lokacin da yake bin Ubangiji, Allah ya wadata shi. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20205 Ya nemi Allah a kwanakin Zakariya, wanda ya koyar da shi a tsoron Allah. Muddin ya nemi Ubangiji, Allah ya ba shi nasara. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |