2 Tarihi 24:19 - Littafi Mai Tsarki19 Duk da haka Allah ya aika musu da annabawa don su komo da su wurinsa. Ko da yake sun shaida musu kuskurensu, duk da haka ba su kula ba. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202019 Ko da yake Ubangiji ya aiki annabawa zuwa wurin mutane don su dawo da su gare shi, kuma ko da yake sun ba da shaida a kansu, ba su saurara ba. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |