2 Tarihi 2:16 - Littafi Mai Tsarki16 Mu kuwa za mu yanko maka dukan katakan da kake bukata a Lebanon, mu kawo maka su a kan gadajen fito ta hanyar teku, zuwa Yafa, domin ka kwashe ka kai Urushalima.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202016 za mu kuwa yanka dukan gumagumai daga Lebanon da kake bukata za mu kuwa yi fitonsu ta teku, su gangara zuwa Yaffa. Za ka iya kwashe su daga can ka haura zuwa Urushalima.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |