2 Tarihi 18:23 - Littafi Mai Tsarki23 Sai Zadakiya ɗan Kena'ana, ya matso ya mari Mikaiya a kumatu ya ce, “Ta wace hanya ruhun Ubangiji ya fita daga gare ni ya zo ya yi magana da kai.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202023 Sai Zedekiya ɗan Kena’ana ya haura ya mari Mikahiya a fuska. Ya ce, “Ta wace hanya ce ruhun Ubangiji ya fita daga gare ni ya zo ya yi magana da kai?” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |