2 Sarakuna 8:13 - Littafi Mai Tsarki13 Hazayel kuwa ya ce, “Ni wane ne? Ina na sami wannan iko? Ni ba kome ba ne.” Elisha ya amsa ya ce, “Ubangiji ya nuna mini za ka zama Sarkin Suriya.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202013 Hazayel ya ce, “Yaya bawanka, wanda yake kare kawai, zai iya aikata wannan irin abu?” Elisha ya ce, “Ubangiji ya nuna mini cewa za ka zama sarkin Aram.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |