2 Sarakuna 6:6 - Littafi Mai Tsarki6 Sa'an nan Elisha ya ce, “Daidai ina ya fāɗa?” Da ya nuna masa wurin, sai ya karyi tsumagiya, ya jefa a wurin, ya sa ruwan gatarin ya taso bisa kan ruwan. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20206 Sai mutumin Allah ya ce, “Daidai ina ya fāɗa?” Da ya nuna masa wurin, sai Elisha ya yanka ɗan sanda ya jefa a wurin, ya sa kan gatarin ya taso sama. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |