2 Sarakuna 6:1 - Littafi Mai Tsarki1 Ƙungiyar annabawa da suke a hannun Elisha suka kawo masa kuka, suka ce, “Ga shi, wurin da muke zaune ya yi mana kaɗan. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20201 Sai ƙungiyar annabawa suka ce wa Elisha, “Duba, wurin da muke taruwa ya kāsa mana. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |