2 Sarakuna 21:9 - Littafi Mai Tsarki9 Amma mutanen Yahuza ba su kasa kunne ba. Manassa kuma ya yaudare su, suka aikata mugunta fiye da abin da al'umman da Ubangiji ya hallaka a gaban jama'ar Isra'ila suka aikata. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20209 Amma mutanen ba su kasa kunne ba. Manasse ya ɓad da su, har suka yi muguntar da ta fi ta al’umman da Ubangiji ya hallaka a gaban Isra’ilawa. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |