2 Sarakuna 20:15 - Littafi Mai Tsarki15 Ishaya ya ce, “Me suka gani a fādarka?” Hezekiya ya ce, “Sun ga duk abin da yake ciki, ba wani abu kuma daga cikin taskokina da ban nuna musu ba.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202015 Annabin ya yi tambaya, “Me suka gani a fadanka?” Hezekiya ya ce, “Ba abin da yake a ma’ajina da ban nuna musu ba.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |