2 Sarakuna 19:14 - Littafi Mai Tsarki14 Hezekiya ya karɓi wasiƙa daga hannun manzannin ya karanta ta, sa'an nan ya shiga Haikalin Ubangiji, ya buɗe ta, ya ajiye ta a gaban Ubangiji. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202014 Hezekiya ya karɓi wasiƙar daga manzannin ya karanta. Sa’an nan ya tashi ya tafi haikalin Ubangiji ya shimfiɗa wasiƙar a gaban Ubangiji. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |