2 Sarakuna 17:27 - Littafi Mai Tsarki27 Sa'an nan Sarkin Assuriya ya umarta a aiki firist ɗaya daga cikin firistocin da aka kwashe daga can, ya tafi, ya zauna can domin ya koya musu shari'ar Allahn ƙasar. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202027 Sai sarkin Assuriya ya ba da umarni cewa, “A sami wani daga cikin firistocin da aka kwaso zuwa bauta daga Samariya, yă koma yă zauna a can, yă koya wa mutanen abin da allahn ƙasar yake bukata.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |