2 Sarakuna 17:20 - Littafi Mai Tsarki20 Ubangiji kuwa ya ƙi dukan zuriyar Isra'ila, ya wahalshe su, ya kuma bashe su a hannun mugayen abokan gāba, ta haka ya kawar da su daga gabansa. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202020 Saboda haka Ubangiji ya wofinta mutanen Isra’ila; ya azabtar da su, ya kuma ba da su a hannun masu kwasar ganima, sai da ya shafe su ƙaƙaf daga gabansa. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |