17 Haka kuwa Natan ya faɗa wa Dawuda dukan abin da Allah ya bayyana masa.
17 Natan ya gaya wa Dawuda dukan abin da Allah ya bayyana masa.
Natan kuwa ya faɗa wa Dawuda dukan abin da Allah ya bayyana masa.
Jawabi mafi muhimmanci da na sanar da ku, shi ne wanda na karɓo, cewa, Almasihu ya mutu domin zunubanmu, kamar yadda Littattafai suka faɗa,
domin ban ji nauyin sanar da ku dukan nufin Allah ba.
Kun kuma san yadda ban ji nauyin sanar da ku kowane abu mai amfani ba, ina koya muku a sarari, da kuma gida gida,
sai sarki ya ce wa annabi Natan, “Duba, ga shi, ina zaune a gidan katakon al'ul, amma akwatin alkawarin Ubangiji yana a alfarwa.”
Gidanka kuwa da mulkinka za su dawwama a gabana har abada. Gadon sarautarka kuma zai kahu har abada.’ ”
Sarki Dawuda ya tafi ya zauna a gaban Ubangiji ya ce, “Ya Ubangiji Allah, ko ni ko iyalina ba mu cancanci dukan abin da ka yi mana ba.