2 Samaʼila 5:13 - Littafi Mai Tsarki13 Bayan zuwan Dawuda Urushalima daga Hebron, sai ya ɗauki waɗansu ƙwaraƙwarai, ya kuma auri waɗansu mata. Aka kuma haifa masa waɗansu 'ya'ya mata da maza. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202013 Bayan ya bar Hebron, Dawuda ya ƙara ɗauko wa kansa waɗansu ƙwarƙwarai da mata a Urushalima. Aka haifa masa ’ya’ya maza da mata. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |