23 Na kiyaye dukan dokokinsa, Ban yi rashin biyayya ga umarnansa ba.
23 Dukan dokokinsa suna a gabana; ban ƙi ko ɗaya daga umarnansa ba.
Ban raina koyarwarka ba Saboda kai ne ka koya mini.
Na yi niyya in yi biyayya, Na mai da hankali ga ka'idodinka.
Ku aminaina ne in kuna yin abin da na umarce ku.
Dukansu biyu kuwa masu adalci ne a gaban Allah, suna bin umarnin Ubangiji da farillansa duka da halin rashin zargi.
Saboda haka ina bin dukan koyarwarka, Ina kuwa ƙin dukan mugayen al'amura.
Umarnanka duka, abin dogara ne, Mutane suna tsananta mini da ƙarairayi, Ka taimake ni!
Zan ta da murya, In maimaita dukan dokokin da ka bayar.
Idan na kula da dukan umarnanka, To, ba zan kasa kaiwa ga burina ba.
“Ku kula fa, don kada ku manta da Ubangiji Allahnku, ku ƙi kiyaye umarnansa, da farillansa, da dokokinsa waɗanda na umarce ku da su yau.
“Idan za ku saurari waɗannan farillai, ku kiyaye su, sai Ubangiji Allahnku ya cika alkawarin da ya rantse wa kakanninku, ya kuma ƙaunace ku.
don kada zuciyarsa ta kumbura, har ya ga ya fi 'yan'uwansa, don kuma kada ya karkace daga bin umarni zuwa dama ko hagu, don shi da 'ya'yansa su daɗe, suna mulki a Isra'ila.”