2 Samaʼila 21:4 - Littafi Mai Tsarki4 Gibeyonawa suka amsa suka ce, “Ba zancen azurfa ko zinariya yake tsakaninmu da Saul ko da gidansa ba. Ba kuma wani mutum muke so mu kashe daga cikin Isra'ila ba.” Dawuda kuma ya tambaye su ya ce, “To, me kuke so in yi muku?” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20204 Gibeyonawa suka ce, “Ba mu da ’yanci mu nemi zinariya ko azurfa daga wurin Shawulu ko gidansa, ba mu kuwa da wani ’yanci mu sa a kashe wani a Isra’ila.” Dawuda ya ce, “To, me kuke so in yi muku?” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |