2 Samaʼila 21:3 - Littafi Mai Tsarki3 Dawuda kuwa ya kira Gibeyonawa ya ce musu, “Me zan yi muku, da me zan yi kafara, domin ku sa wa mutanen Ubangiji albarka?” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20203 Dawuda ya ce wa Gibeyonawa, “Me zan yi muku? Yaya zan yi kafara domin ku sa wa masu gādon Ubangiji albarka?” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |