2 Samaʼila 2:5 - Littafi Mai Tsarki5 sai ya aiki manzanni da saƙo wurin mutanen Yabesh-gileyad ya ce, “Ubangiji ya sa muku albarka da yake kun yi wa Saul, ubangijinku, wannan alheri, har kuka binne shi. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20205 sai ya aiki manzanni zuwa Yabesh Gileyad a ce musu, “Ubangiji yă albarkace ku saboda alherin da kuka nuna wa Shawulu ta wurin binne shi. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |