20 Da Abner ya waiga, sai ya ce, “Kai ne Asahel?” Ya amsa, “Ni ne.”
20 Abner ya waiga, sai ya ce, “Kai ne, Asahel?” Ya ce, “Ni ne.”
Sai ya tasar wa bin Abner haiƙan, bai kauce ba.
Abner ya ce masa, “Ka daina haye mini, ka runtumi ɗaya daga cikin samarin, ka kama shi, ka karɓe masa makaminsa.” Amma Asahel bai daina binsa ba.