2 Samaʼila 19:21 - Littafi Mai Tsarki21 Abishai ɗan Zeruya kuwa ya ce, “Ya kamata a kashe Shimai gama ya zagi wanda Ubangiji ya zaɓa ya zama sarki.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202021 Sai Abishai ɗan Zeruhiya ya ce, “Bai kamata a kashe Shimeyi saboda wannan ba? Ya la’anci shafaffe na Ubangiji.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |