2 Samaʼila 16:18 - Littafi Mai Tsarki18 Hushai ya amsa, ya ce, “Ba haka ba, ni dai zan zama na wanda Ubangiji, da wannan jama'a, dukan mutanen Isra'ila suka zaɓa. Zan zauna tare da mutumin da aka zaɓa. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202018 Hushai ya ce wa Absalom, “A’a, ai, wanda Ubangiji ya zaɓa ta wurin waɗannan mutane, da kuma ta wurin dukan mutane Isra’ila, shi zan zama nasa, zan kuma kasance tare da shi. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |