2 Samaʼila 11:23 - Littafi Mai Tsarki23 Ya ce, “Abokan gābanmu sun sami sa'a a kanmu. Sun fito su gabza da mu a karkara, amma muka kore su zuwa cikin ƙofar garin. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202023 Manzon ya ce wa Dawuda, “Mutanen sun sha kanmu suka fito suka yaƙe mu a fili, amma muka kore su har ƙofar birni. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |