2 Samaʼila 11:12 - Littafi Mai Tsarki12 Dawuda kuma ya ce wa Uriya, “Ka kwana nan kuma yau, gobe in sallame ka.” Sai Uriya ya kwana a Urushalima a ran nan. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202012 Sai Dawuda ya ce masa, “Ka ƙara dakata a nan kwana ɗaya, gobe kuwa in sallame ka.” Saboda haka Uriya ya dakata a Urushalima a ranar, da kuma ta biye. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |