2 Korintiyawa 5:11 - Littafi Mai Tsarki11 Da yake muna tsoron Ubangiji, shi ya sa muke ƙoƙarin rinjayar mutane. Yadda muke kuwa, ai, sananne ne ga Allah, muna fata ku ma haka abin yake a lamirinku. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202011 To, da yake mun san ko mene tsoron Ubangiji yake, muna ƙoƙari mu rinjaye mutane. Yadda muke kuwa, yana sane a sarari ga Allah, ina kuma fata yana nan a sarari a lamirinku. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |