2 Korintiyawa 1:9 - Littafi Mai Tsarki9 Har ma muka ji kamar hukuncin kisa aka yi mana, wannan kuwa don kada mu dogara ga kanmu ne, sai dai ga Allah, mai ta da matattu. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20209 Ba shakka, a zuciyarmu mun ji kamar hukuncin kisa ne aka yi mana. Wannan kuwa ya faru ne domin kada mu dogara da kanmu, sai dai ga Allah, wanda yake tā da matattu. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |