2 Bitrus 2:6 - Littafi Mai Tsarki6 da yake kuma ya mai da biranen Saduma da Gwamrata toka, ya yi musu hukuncin hallaka, ya mai da su abin ishara ga marasa bin Allah, အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20206 in har ya hukunta biranen Sodom da Gomorra ta wurin ƙone su suka zama toka, ya kuma maishe su misali na abin da zai faru da marasa tsoron Allah; အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |