2 Bitrus 2:4 - Littafi Mai Tsarki4 Da yake Allah bai rangwanta wa mala'iku ba sa'ad da suka yi zunubi, sai ya jefa su a Gidan Wuta, ya tura su a cikin ramummuka masu zurfi, masu baƙin duhu, a tsare su har ya zuwa ranar hukunci, အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20204 Gama in har Allah bai ƙyale mala’iku sa’ad da suka yi zunubi ba, amma ya tura su cikin lahira, domin a tsare su don hukunci; အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |