1 Tessalonikawa 2:6 - Littafi Mai Tsarki6 Ba mu kuwa taɓa neman girma ga mutane ba, ko a gare ku, ko ga waɗansu, ko da yake da muna so, da mun mori ikon nan namu na manzannin Almasihu. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20206 Ba ma neman yabo daga wurin mutane, ko a gare ku, ko ga waɗansu. A matsayinmu na manzannin Kiristi da mun so, da mun nawaita muku, အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |