1 Tarihi 14:14 - Littafi Mai Tsarki14 Dawuda ya sāke yin roƙo ga Allah, Allah kuwa ya ce masa, “Kada ka hau zuwa wurinsu, ka kewaye ka ɓullo musu ta baya daura da itatuwan tsamiya. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202014 sai Dawuda ya sāke roƙi Allah, Allah kuwa ya amsa masa, “Kada ka tafi kai tsaye, amma ka yi zobe kewaye da su, ka kuma fāɗa musu a gaban itatuwan tsamiya. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |