16 da Arwadiyawa, da Zemariyawa, da Hamatiyawa.
16 Arbadiyawa, Zemarawa da Hamawa.
Sa'an nan kuma Sulemanu ya yi biki na kwana bakwai, shi da dukan jama'ar Isra'ila. Mutane suka zo, tun daga Mashigin Hamat a arewa, har zuwa iyakar ƙasar Masar a kudu, suka hallara a gaban Ubangiji Allahnmu.
Daga Dutsen Hor iyakar za ta bi zuwa Hamat ta tsaya a Zedad.
da Arwadiyawa, da Zemarawa da Hamatiyawa. Bayan haka sai kabilan Kan'aniyawa suka yaɗu.
da Hiwiyawa, da Arkiyawa, da Siniyawa,
'Ya'yan Shem, maza, su ne Elam, da Asshur, da Arfakshad, da Lud, da Aram, da Uz, da Hul, da Geter, da Meshek.
Mazaunan Sidon da Arwad su ne matuƙa, Masu hikima, waɗanda suke cikinki, su ne jagora.