1 Sarakuna 8:31 - Littafi Mai Tsarki31 “Idan mutum ya yi wa maƙwabcinsa laifi, aka ba shi rantsuwa, idan ya zo, ya rantse a gaban bagadenka a wannan Haikali, အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202031 “Sa’ad da mutum ya yi abin da ba daidai ba ga maƙwabcinsa, an kuma bukace shi yă yi rantsuwa, sai ya zo ya rantse a gaban bagade a cikin haikalin nan, အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |