11 Ubangiji ya ce wa Sulemanu,
11 Sai maganar Ubangiji ta zo wa Solomon ta ce,
Benayen da ya gina kewaye da Haikalin, kowane bene tsayinsa kamu biyar. An haɗa su da Haikalin da katakan itacen al'ul.
“Idan ka yi biyayya da dokokina da umarnaina, to, zan cika maka alkawarin da na yi wa tsohonka Dawuda.