1 Sarakuna 22:27 - Littafi Mai Tsarki27 Ku ce musu su jefa wannan mutum a kurkuku, a riƙa ciyar da shi da abinci kaɗan da ruwan sha kaɗan, har na komo lafiya.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202027 Ku ce ga abin da sarki ya ce, ‘Ku sa wannan mutum a kurkuku, kuma kada ku ba shi wani abu sai dai burodi da ruwa, sai na dawo lafiya.’ ” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |