1 Sarakuna 20:10 - Littafi Mai Tsarki10 Ben-hadad kuwa ya sāke aikawa wurinsa ya ce, “Bari alloli su kashe ni idan ban kai mutane da yawa da za su hallaka Samariya ba.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202010 Sai Ben-Hadad ya aika da wani saƙo wa Ahab, ya ce, “Bari alloli su yi da ni yadda suke so, su kuma yi haka da tsanani, in isashen ƙura ta rage a Samariya da za a iya ba wa mutanena a tafin hannu.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |