1 Sarakuna 2:23 - Littafi Mai Tsarki23 Sai sarki Sulemanu ya rantse da Ubangiji ya ce, “Allah ya kashe ni nan take idan ban sa Adonija ya biya wannan roƙo da ransa ba. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202023 Sai Sarki Solomon ya rantse da sunan Ubangiji ya ce, “Bari Allah yă yi mini hukunci mai tsanani, idan ban sa Adoniya ya biya wannan roƙo da ransa ba! အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |