1 Sarakuna 17:24 - Littafi Mai Tsarki24 Sai macen ta ce wa Iliya, “Yanzu na sani kai mutumin Allah ne, Ubangiji kuwa yana magana ta wurinka.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202024 Sai matar ta ce wa Iliya, “Yanzu na san cewa kai mutumin Allah ne, Ubangiji kuma yana magana ta wurinka.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |