1 Sarakuna 16:18 - Littafi Mai Tsarki18 Da Zimri ya ga an ci birnin, sai ya tafi ya shiga hasumiyar da take a fāda, ya sa wa fādar wuta, wutar kuwa ta ƙone shi ya mutu. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202018 Da Zimri ya ga cewa an kame birnin, sai ya je ya shiga hasumiya fadan sarki ya sa wa fadan wuta wutar kuwa ta ƙone shi ya mutu. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |