1 Sarakuna 15:4 - Littafi Mai Tsarki4 Amma duk da haka, saboda Dawuda, Ubangiji Allahnsa ya ba shi fitila a Urushalima da ya sa ɗansa ya gāje shi, ya kuma kafa Urushalima, အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20204 Duk da haka, saboda Dawuda Ubangiji Allahnsa ya ba shi fitila a Urushalima ta wurin ta da wani da ya gāje shi, ta wurinsa kuma Urushalima ta yi ƙarfi. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |