1 Sarakuna 13:16 - Littafi Mai Tsarki16 Amma annabin ya ce, “Ba zan koma tare da kai ba, ba kuwa zan shiga gida ba, ko in ci abinci, ko in sha ruwa tare da kai a wannan wuri, အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202016 Mutumin Allah ya ce, “Ba zan koma tare da kai ba, ko in ci abinci, ko in sha ruwa tare da kai a can ba. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |