1 Sarakuna 12:9 - Littafi Mai Tsarki9 Ya ce musu, “Wace shawara za ku ba ni don in amsa wa mutanen nan da suka roƙe ni wai in rage musu nawayar da tsohona ya aza musu?” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20209 Ya tambaye su, “Mece ce shawararku? Yaya za mu amsa wa waɗannan mutane masu cewa, ‘Ka sassauta nauyin da mahaifinka ya sa a kanmu’?” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |