1 Samaʼila 9:5 - Littafi Mai Tsarki5 Da suka kai ƙasar Zuf, sai Saul ya ce wa baransa da yake tare da shi, “Zo mu koma gida, kada babana ya bar damuwa a kan jakunan ya yi ta damuwa a kanmu.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20205 Da suka iso gunduman Zuf, sai Shawulu ya ce wa bawan da yake tare da shi, “Zo mu koma kada mahaifina yă bar damuwa a kan jakuna, yă shiga damuwa game da mu.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |